SHARHI
TASKUN DA KANANAN ZAWARAWA SU KE FUSKANTA
BAZAWARA dai ita ce macen da ta tab'a yin aure kuma auren ya mutu.
Mutuwar auren nan kuwa ko da wacce irin sanadiyyar ya zo har mijin
ta ya sake ta ko kuwa ita da kan ta ne ta nemi sakin. Daga lokacin
da ta kammala iddar ta idan Musulma ce ta zama bazawara.... more
BAYANI KAN SHA’AWA (2)
ASSALAMU alaikum. Ina mana barka da sake saduwa a cikin wannan
fili. Allah Ya sa mu kasance cikin kulawar Sa a koda yaushe, amin.
In sha Allah zan ci gaba da bayani kan sha’awa. Ga wad'anda
su ka aiko da k'arin tambayoyi kan sha’awa, in shaAllah
za su ga amsar tambayoyin su a bayanin da zai biyo baya... more
|